Featured

Own A Blog Like This
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com

HAUSA NOBLES

*** ETRAT PART TWO (2)***
.
Yana sallah amma kwata -kwata hankalinsa baya tare dashi, dan kuwa da ace shi kadai yake sallan sai yayi demuwa fiye da goma, ba abinda yake mishi yawo akai sai lafazinda baba ya gayamasa ai "ETRAT TAKUSA AURE" nan yatuna da hannunta da yakama wani laushine dashi kaman auduga ga wani k'amshin turare dayaji tanayi wanda baitaba jin irin saba, idan na aureta na more gaskiya ina sonta, kai yau zan gayamata abinda ke zuciyana, haka yayita saqe-saqe a sallah nan take yace astaqfirullah..!!! miyasa baituna da wayannan abubuwaba sai yanzu, take yatuna ashe sallah akeyi yayi istiqfari yadawo hayyachinsa, yayita jiran liman yace allahu akbar yadago, daga sujada yaji shiru, ashe anqare sallah yanachan yana tunani, da ya gaji sai ya dago kai, koda ya duba sai yaga wasu har sun watse daga masallaci, yaduba yaga baba na lazimi kunyar duniya ta isheshi baisan lokacinda aka qare sallah ba, yanata tunani yadai san anyi raka'ar farko dashi sauran kuwa sai Allah. ya sallame yaje gun baba yace mishi zai tafi gida baba yace "bakada lafiya ne" yace " lafiya na k'alau baba" "To amma naga lokaci daya ka chanza" yace "lafiyata lau baba idan nayi sallah haka nake "(kaji bawan Allah) bayan kuwa firgichin jin za'ayiwa Etrat aurene, baba ya yarda da abinda yace sukayi sallama yatafi gida...
Etrat kuwa kunya ta isheta yau namiji yaganta ba hijabi, har ya rik'emata hannu wanda tun tana karama take zunbula hijabi, har data girma, sabida mazaunanta dasuke motsawa da kansu idan tana tafiya sai tak'ara saba saka hijabin har yazamo mata al'ada, yau shine namiji yaganta har ya riqke mata hannu kuma tarasa dalili idan ta tuna sai tayi murmushi maimakon ta tsaneshi, baba yashigo gida sai taji tanason taji labarin Mahbuub agurinsa, amma kunya takeji, wata zuciya nacewa tambaya wata nacewa aah haka har sukaje chin abinchi dare, sai ga Hammad yashigo yace " baba wai Mahbuub yana magana" mamaki ya cikawa baba ciki yanzu fa suka rabu ko yayi mantuwane? haka dai da waswasi ya fita ita kuwa Eetrat ji take kamar ta lek'a taganshi tadawo, karo na farko arayuwanta dataji cewa zata iya auren yaro idan dai Mahbuub ne, dan ya burgeta.... "Lafiya dai Mahbuub?" . firgigit yadawo yace "lafiya lau naje gidane wai sun dauka bazan dawoba, shine basu ijiyemin abinchiba, shine nazo nan kamin achinye inchi na iffat, sai Eetrat tadafa mata wani."
Baba yay murmushi yace to bismillah shigo.. babana dduk yanda kake dashi baya kawoka cikin gida, iyakachinku gofar gida, ko zaure amma Mahbuub dan gatan baba har cikin falon baba, dama duk tare muke chin abinchi dadare, anachi ana tadi bansan cewa yashigoba da sai na zunbula hijabi, amma ina saida nakawo tsakiyar falo naganshi suna chin abinchi da baba da iffat, dama naje kawo ruwa ne lokacin da ya shigo, kunya takamani gani dagani sai wata riga mai kamar bes sai wani shot nika, na rasa yanda zanyi bazan iya komawa ba, natsaya chus sai Hammad yace "Aunty kishogo mana." kamar an mini allura na zabura sai nawayance nace "Yau baqo mukayi?" iffat tace "Eeh, yaya Mahbuub ne" nashigo na zauna, bai dago kai ya kalleniba sannu kawai yacemin haka yasa na sake nachi abinchina, amma inata sake sake araina, nace dama karya yakeyi yakoramin samari amma gashi ko kallo ban isheshiba, kuma yaqi cewa yana sona, lokaci daya naji na tsaneshi kaman da.. Dago idon da zanyi in harareshi sai kawai muka hada ido, sai naga yay murmushi bansan lokachinda nima nay murmushiba, nakawar da kai take naji na k'oshi ..
Namike tsam zan tashi, mama tace "ina zaki?" nace "nagoshi " zatayi magana nayi mata wani iri da ido.. Ta tabe bakii batace komaiba, ina tashi shima yaji ya k'oshi haka dai dan kar agane ya rink'a tusawa, har suka kare, yayi godiya yakara gaba, yaso ya fadi abinda ke zuciyarshi, amma sai ya kasa ya haqura yatafi, ita kuwa Eetrat duk kunya ta isheta namiji yaganta wit out hijab...! Tun da safee sukaji sallamar bak'uwa ikon Allah!!! "Yau maman Ameer kece a gari!!!"
haka tace "wllhy nice" "Saukan yaushe?" tace yau satinsu biyu da da dawowa " kishigo daga chiki mana" murna gurin mama ba'a magana yau babbar aminiyarta ta dawo, "Bari inje in hada miki abin karyawa" maman Ameer tashiga d'aki, Maman iffat ne ta hada mata break fast dai dai aljihunsu, sunachi suna tadi maman Ameer k'awar Maman iffat ne sosai, wanda tun suna yan mata tare suke, da suka girma kowa tay aure ta kama gabanta, amma suna zumunchi sosai sai wannan tafiyar da sukayi Lebanon basu dawoba sai bayan shekara 7, sunyi missing din juna ba kadan ba, suna ta tadi bayan rabo nannefa maman Ameer tace "Ina Eetrat da hammad" . "Wallahy duk suna barchi ne, Kinsan yau Sunday ba skull," batamasan iffat ba wacce bata nan mama ta haifeta, sunsha labari sosai, chan saiga Eetrat ta taso daga bacci guraren qarfe goma na safee, Bayan tayi brush ta wanke fuska, taje zata gaida mamarta, ta tarar da bak'uuwa, ta dan ganeta, ta gaidata, suka gaisa bayan ta fita mamaki ya kamata, wannan Etrat ce ta girma haka koda nabarta shekaranta goma sha daya fa, mama tay dariya duniya kenan gatanan sai aure, nan maman Ameer ta gyara zama tace "An tsayar mata da miji ne" mama tacee " aah" nan maman Ameer ta kwashe da dariya suka tafa, tace "wllhy haka na riqa jin inzo giddannan akwai alkhairi, kamar Ana korani, haka na rik'a ji, shiyasa na danno sammako, ashe etrat rabon Ameer ce.." .
batasan randa ta rangada gudaba dan murna, muka shigo da gudu muma muji, Mama ta hararemu muka koma, Maman Ameer ta kirani nazo taqara kallona sama da qasa ta qara rangada guda, tace "Anyi angama kuma wllhy tayi" ni bangane komaiba Mama tace "Jeki ki hada muku abin karyawa" natafi chike da mamaki mama da maman Ameer suka kitse magana akan za'a hadani aure da Ameer Hussein, tuni baba ya amince sabida yasan iyayen sa suna da kirki sosai, kuma yasan barewa bazatayi gudu d'anta yayi rarrafeba.. Da maman ameer zata fi tace muzo muyi hoton tarihi aka dauki hotuna kala kala tanata murna nidai ba ace mun komai ba, kuma ban kuma tambayaba amma naga kowa cike da murna da farin ciki, bama kamar maman Ameer ba duk inda nayi idonta akaina, suka rabu da mama chike da shauqin junansu. babansu Ameer Hussain mai kudin gaskene sosai, wanda yake sana'ar saida gwalagwalai a Beirut babban city na qasar Lebanon, Ameer hussain shi kadai yake agurin iyayenshi, mamanshi saida ta haifi yara guda 8 bayan Ameer Hussein duk suna rasuwa sai ameer hussaini ya rayu, kuma shine babba, yasamu tarbiya sosai agurin iyayensa wanda aga bansu ya tashi sai dai kash ameer Hussein ..

Read More »

HAUSA NOBLES

*** ETRAT PART ONE (1)***
.
Zaune nake a kan daya daga cikin manya-manyan kujerun da suka mamaye falona, wanda dagani kasan cewa gidan akwai ni'ima da hutu mara iyaka a cikinsa, ga wadata ta kowane fanni amma kana dubin mai gidan, wato ni zaka fuskanchi cewa ina cikin matsananciyar damuwa... Tunani nakeyi wane irin haline nasamu kaina a ciki? wanda nikaina nakasa gane bakin zaren abun!! nidai sunana ETRAT, mahaifina yanada hali dai-dai gwargwado tayanda zamu rufawa kanmu asiri. Inada k'ani guda daya Hammad, da yar autarmu Iffat, atak'aice nice firs born a gidanmu, nayi karatu daga prmry har zuwa secndy, bayan na kammala secondry, nanfa mahaifina yace dole aure zaimun, araina nakance naga yanda ake aure ba miji. Allah yayi min kira ta halitta, wacce duk namijin da ya kalleni nasan sai ya maimaita, ni ba doguwaba kuma ba gajeraba, inada matsakaicin tsawo gani yar duma duma dani, inada hips sosai wanda har asibiti naje inason su bani magani su rage girma, akace ba magani saidai ayimin aiki arage su, ana zaune k'alau ina naga kud'in ragiyar hips?
Tun daga nan ban k'ara zuwa asibiti zancen ragiyar hips ba, kirjina cike fam, kamar an girkasu gasu lukuta-lukuta, inada ido manya manya wayanda idan ka kalleka sai ka kauce, dan wai sexy ne injisu, wasu na cewa kamar nayi sha haka nake yi da idanuwana, abin yazamomin kamar al'ada lumshesun da nakeyi, amma ana cewa wai dagangan nakeyi, hancina dai dai ni, kai nidai badan kar inyi saboba, da sai nace ni dai na cika goman da ake cewa mutum dan tarane, sabida banida rangwame ko daya a halittar jikina, fagen gashi kuwa, nikaina bansan inda nayi gadon gashiba, sabida mamata da babana dukansu hausawan sokotone gaba da baya, haka Allah ya halicceni da gashi bak'i silk ga tsawo ga shegi ni farace amma ba irin mugun farinnan ba ataqaice dai wllhy inada kew sosai, wata baiwa da Allah yamun itace kwata- kwata bana warin zufa, kuma idan nasaka turare ajikina ko bashida tsada zakiga yadade ajikina bai bi iskaba, wanda hakan yakesaka bana saka turare sosai . Sai kiji ana "wane turare kika saka haka Eetrat??" basusan cewa jikinane keda wannan baiwarba, kuma gani da wata irin mahaukaciyar tsafta, ga k'yank'yami da yake damuna, idan guri bashida tsafta komi tsaftar abinchin sa, bazan iya chiba, ni kuma haka allah yayini....
Arayuwa na tsani samari, burina in auri tsoho mai shekaru masu yawa, atunanina yafi sanin darajar mace, bantaba kawo zancen saurayi arayuwataba, wanda har nakai shekara 18 amma ba wani dattijo dayazo neman aurena, duk samarine, hakan yakan bani haushi da takaici narasa miyasa wayanda nakeso basa sona, sai wani sarkin nachi waishi Mahbuob, shinefa yake biye dani baya barin kowa magana dani kuma shi bayamun magana, atunaninsa zansoshi baisan ni sai dattijo ba, nifa ko sa'ar babane ashirye nake da na aureshi. Mahbuob matashine dan kimanin shekara 29, Wanda ya kammala karatunsa, mahaifinsa yasamamasa aiki a airport, duk sati sai yazo gidansu gun iyayensa, ya gaidasu haka zaizo gun babana suyita tadi, har sai ya ganni sannan yatafi gidansu. Bai taba furtamin yanasonaba, kuma baigayawa mahaifinaba, amma duk unguwarmu kowa yasan cewa yanasona, wasu har matar Mahbuob suke cemin, ni kuma ko a jikina, dan nikam ko za'a mutu sai dattijo wanda yasan darajar mace......
.
Idan Mahbuub yazo, sai ya rabawa yaran unguwar kud, da kayan kwadayi, yace musu duk wanda sukaga ya min magana to sugayamishi, haka kuwa sukeyi, suna kai masa rahoton duk wani motsina, idan aka gaya masa wani yamin magana, zai nemi mutumin yamishi magana da lalama, yace yayi hak'uri wannan matarsace, yadaina yi mata magana, idan kuwa yagamaka bakajiba aka k'ara gayamasa kazo, to zai saka yaransa suyita jifanshi sai ya daina kulani, hakan yasa samarin gabaki daya suka daina zuwa gurina, nadawo banida kowa ba tsoho ba yaro, kuma shi Mahbuub din yak'i fitowa yayi maganar aurena.. Ranar wata assabar Mahbuub yazo gurin baba suna tad'i kamar yadda suka saba duk sati idan yazo hutu gida, yakanzo gurin baba, yauma haka nikuma nadawo daga islamiya kenan ina shiga gida sai Mahbuub yamike yace' "ni zan tafi baba" ashe duk yazo haka yakeyi, ina dawowa daga islamiya daya ganni sai yatashi yak'ara gaba, sai kuwa baba yace mishi "zauna inada magana dakai" ya zauna baba yace mishi "Wai miyasa Eetrat na dawowa daga makaranta, duk muhimmanchin maganar da muke, sai ka katseta, katashi katafi?? ko itace agogonka??"
Mahbuub ya sosa k'eyya azuciyarsa yace ashe har anganoshi!! "Aa'aa baba, kawai ina tunanin yarane sun dawo gida, zaka shiga gida kuyi tadi da iyalinka, shiyasa, wai kar na shiga hak'k'in ka dana iyalinka," sai baba yace, "Idan dai wannan ne to kayi zamanka bana shiga gida sai dab da magrib idan zanyi alwalal sallar magrib" yace "to baba" suna tsaka da tadi sai aka kira baba awaya yadan tashi yakoma gefe yana magana, Mahbuub haka yazauna sai ga iffat qanwata aguje an biyota, Eetrat ce ta biyota, wai ta yaga mata littafine ai kuwa iffat tayi jikin Mahbuub, Eetrat tabita Mahbuub ya riqe hannun Eetrat yana bata haquri, haka yaji wani yarr a jikinsa, sai lokacin Eetrat ta tuna cewa ba dan kwali akanta balle takalmi, kuma kayan jikintama sai ahankali, nan take kunya takamata, tajuya zata shiga gida aikuwa yak'i sakin hannunta, tajoyo ta mashi kallon na huqura zan shiga gidane. Tawani lumshe ido, bashiri ya saketa sabida yanda tayi da ido ya firgitashi ,nan fa baba yadawo yana tambayar lafiya, iffat zatayi magana kenan sai Mahbuub yace taje gida, shi yagayawa baba abinda ya faru baba yay dariya yace, "Ai haka iffat take da tsokana kamar me, Eetrat, din ma takusa aure naga wazata tsokana..!" ba shiri Mahbuub ya mik'e tsaye yace "WHAT!!!???"
Baba yace "lafiya kamar nagaymaka mutuwa" Sai lokacin mahbuub yadawo hayyachinsa yaga ashe har tsaye ya tashi, tuni kunya takamashi, ammfa idonshi sunyi tsuru-tsuru (kamar Jabo batada kud'i) baba yaso yagane cewa Mahbuub, Eetrat yakeso, amma baice komaiba, tunda yayi kusan shekara yana zuwa guri na baitaba gayamun ba, nandai baba yakawar da zancen azuciyansa, har aka fara kiran sallaar Magreeb, suka nufi masallaci dan gabatarda farali, amma fa hankalin mahbuub kwata kwata baya tare dashi..

Read More »

THE ORIGINALS

THE ORIGINALS S04E06

When it’s discovered that The Hollow has employed a mysterious servant to do its bidding, Klaus and Elijah host an elaborate party in order to lure the new threat out and uncover its identity. Feeling a sense of responsibility for The Hollow’s resurgence, Vincent uses his magic to help the Mikaelsons root out this latest threat. Meanwhile, after uncovering information about who may have been behind her parents’ death, Hayley turns to Freya to help unlock her memories from that fateful day.
DOWNLOAD
Read More »

PRISIN BREAK SEQUEL

PRISON BREAK SEQUEL S01E04

Michael, Whip and Ja make their last attempt to break from Ogygia, but must make a deal with the devil to do so. Lincoln races against the clock to help with the escape, as T-Bag meets with Kellerman to gather more info on Michael’s resurrection.

DOWNLOAD
Read More »

INTO THE BADLANDS

INTO THE BADLANDS S02E06

Sunny and Bajie meet a friend, but must also confront an enemy from their past; the Widow makes an unholy alliance.
DOWNLOAD
Read More »

GUARDIANS

GUARDIANS

DOWNLOAD
Read More »

PRISON BREAK SEQUEL

PRISON BREAK SEQUEL S01E03

When T-Bag ambushes Sara, he warns her that two of Poseidon’s henchmen, Van Gogh and A&W, may be following her. Meanwhile, Lincoln attempts to retrieve his confiscated passport to escape Yemen, and Michael plans his next move.

DOWNLOAD
Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E12

Story follows a military heros return to the U.S. and the trouble that follows him back compelling him to ask CTU for help in saving his life, and stopping what potentially could be one of the largest-scale terror attacks on American soil. Told in real time with split screens, each episode will represent one hour of an eventful day.

Read More »

INTO THE BADLANDS

INTO THE BADLANDS S02E05

Sunny and Bajie get help from an unlikely source, but it comes with a price. The Widow considers a risky gambit, while MK enacts a dangerous plan.

DOWNLOAD
Read More »

THE FATE OF THE FURIOUS

THE FATE OF THE FURIOUS

When a mysterious woman seduces Dom into the world of terrorism and a betrayal of those closest to him, the crew face trials that will test them as never before.


Read More »

THE ORIGINALS

THE ORIGINALS S04E05

After being marked by The Hollow’s dark magic, both Klaus and Marcel experience the symptoms of a malevolent haunting, forcing the two adversaries on a violent collision course. Meanwhile, Hayley and Elijah head out to speak with Mary after Hayley uncovers a mysterious link between the dark magic and her former wolf pack. Finally, as an exhausted Freya risks her own life to cure Klaus’ infection, a guilt-ridden Keelin must decide whether to honor her hypocratic oath and help Freya – or flee the Mikaelson’s forever.



DOWNLOAD


Read More »

THE GREAT WALL 2017

THE GREAT WALL 2017

DOWNLOAD
Read More »

PRISON BREAK SEQUEL

PRISON BREAK SEQUEL S01E02

As Lincoln and C-Note search for the “Sheik of Light,” Michael and his cellmate, Whip, attempt an escape from Ogygia. Meanwhile, Sara’s investigation into Michael’s reappearance leads her to the state department and an uneasy reunion with Paul Kellerman.


Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E11

Andy uncovers important information about a high-ranking official, leading Carter and Donovan to team up and find out more. A reinforcement is brought into CTU to oversee operations.



Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E10


Rebecca’s personal and work life collide when she gets a phone call that forces her to make an important decision. Nicole confronts Carter about his commitment to their relationship and his future with the CTU.



Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E09

A threat forces CTU to go on lockdown. Meanwhile, Carter finds himself in a tense situation and Donovan reaches out to Rebecca when he faces a big decision in his campaign.


DOWNLOAD
Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E08

Mullins and CTU try and track down Carter, as Andy is forced to do something he doesn’t want to do. Rebecca’s interrogation techniques lead Donovan to question her judgment. Isaac turns to his friends for help.

DOWNLOAD
Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E07

Carter turns to Andy for help, in order to get crucial evidence back in their possession. Meanwhile, Rebecca calls in someone from the outside when CTU’s regular interrogation techniques lead them to a dead end.

DOWNLOAD
Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E06

Using a lead, Carter and CTU narrow in on an enemy’s location. Meanwhile, Amira comes to a crossroads as her plan nears completion.

DOWNLOAD
Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E05

Carter and Grimes try to make a deal with the leader of a smuggling ring in order to find out the location of the terrorists for whom they’ve been searching. Meanwhile, Amira and Khasan get a visit from an unexpected guest, while progress is made on the leak.

DOWNLOAD
Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E04

Grimes comes to Carter with information that might lead them to the terrorists. Meanwhile, at the Donovan compound, Nilaa is sequestered and questioned by Rebecca.



Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E03

After Carter escapes from the police precinct, he must put his trust in the CTU as he plans a meet up with Grimes to do the exchange. Meanwhile, Rebecca and Donovan try to isolate the leak and Amira and Harris deal with a slight hiccup in their plan.



Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E02

When Ben Grimes demands money in exchange for the list he seized from a safe box in Khalid\’s compound, Carter must go back to his roots to help obtain the money. Meanwhile, Rebecca is determined to figure out who leaked the Rangers’ files.


DOWNLOAD
Read More »

24 LEGACY

24 LEGACY S01E01

When an attempt on U.S. Army Sergeant Eric Carter’s life is made after his return home from a mission to kill terrorist leader Bin Khalid, he discovers that he and his fellow Rangers’ identities have been compromised. Carter enlists the help of former National Director of CTU, Rebecca Ingram, who quarterbacked the raid that killed Khalid and is one of the few who knew the Rangers’ identities. Together they work to uncover a sophisticated terrorist network in a race against the clock to stop a devastating terrorist attack on United States soil.

DOWNLOAD
Read More »

INTO THE BADLANDS

INTO THE BADLANDS S02E04

The Widow’s fight for power lands her in a showdown with her enemies, who have joined forces against her; an old threat resurfaces.

DOWNLOAD
Read More »

LATEST MOVIE

UNDISPUTED 4
BOYKA IS BACK
DOWNLOAD
Read More »

The originals

THE ORIGINALS S04E04

Desperate to save her daughter, Hayley turns to Marcel for help uncovering information about the mysterious force that has set its sights on the children of New Orleans. While Klaus remains behind with Hope, Elijah and a reluctant Vincent join the hunt, which puts them on a dangerous collision course with an unlikely new threat. Finally, Freya and Keelin must put aside their differences as they embark on a journey that may alter the power dynamic in New Orleans forever.
DOWNLOAD
Read More »

PRISON BREAK SEQUEL

PRISON BREAK SEQUEL S01E01

In the season premiere clues surface that suggest a previously thought-to-be-dead Michael may be alive. Lincoln and Sara, Michael’s wife until he was presumed dead, reunite to engineer the series’ biggest escape ever, as three of Fox River State Penitentiary’s most notorious escapees, Sucre, T-Bag and C-Note, are pulled back into the action.
DOWNLOAD
Read More »

HAUSA NOBLE'S

CAPTAIN BILAL
Download
Read More »

HAUSA NOBLES

BAZAN BARSHIBA
Domin nishadinku
Download
Read More »

MOVIE SERIS

IRON FIST S01E13

DOWNLOAD
Read More »

MOVIE SERIS

IRON FIST S01E12

DOWNLOAD
Read More »

MOVIE SERIES

IRON FIST S01E11

DOWNLOAD
Read More »

MOVIE SERIES

IRON FIST S01E10

DOWNLOAD
Read More »

INTO THE BADLANDS

INTO THE BADLANDS S02E03

Sunny and Bajie encounter a dangerous foe who knows Sunny all too well. The Widow prepares for a deadly showdown, while M.K. learns a terrible secret.

DOWNLOAD
Read More »

MOVIE SERIES

IRON FIST S01E09


Read More »

MOVIE SERIS

IRON FIST S01E08

DOWNLOAD
Read More »

MOVIE SERIES

IRON FIST S01E07

DOWNLOAD
Read More »

HAUSA HIP HOP

Hausa hip-hop
JUSSY J ft B.O.C -KE KADAI







DOWNLOAD MP3
Read More »

MOVIES SERIES

IRON FIST S01E06
DOWNLOAD
Read More »

MOVIES SERIES

IRON FIST S01E05
DOWNLOAD
Read More »

MOVIE SERIES

THE ORIGINALS S04E03


Klaus tries to reconnect with his daughter, Hope, after five years apart. Meanwhile, Elijah mediates a conflict between Hayley and Freya; and Vincent tells Marcel terrible secrets about his ex -wife, when they search for a witch who plans to sacrifice a group of innocent children, including Hope Mikaelson.



DOWNLOAD
Read More »

LATEST MOVIE

POWER RANGERS 2017

A group of high school students who have super powers and unique, you have to save the world, his ability to control

Read More »