Featured

Own A Blog Like This
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com

Ko Me su Saraki da Kwankwaso suka tattauna?



Tsoffin 'yan sabuwar PDP da suka hada da shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, da shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara, sun yi taro kan makomarsu a jam'iyyar APC.
Wata sanarwa da Alhaji Abubakar Kawu Baraje, shugaban 'yan PDP sabuwa ya raba wa manema labarai ta ce taron ya biyo bayan wasikar koken da 'yan siyasar suka rubuta wa jam'iyyar APC mai mulki ne da kuma ganawar da shugabanninsu suka yi da jam'iyyar APC bayan wasikar.
Shugaban majalisar wakilan, ya ce a taron da aka yi domin sanar da 'yan sabuwar PDP din abin da jam'iyyar APC ta sanar da wakilan sabuwar PDP din, an kafa kwamiti daban daban.

No comments

Post a Comment