- Kasar Iran za ta shigo da auren mutu'a saboda yawan zinace-zinace
- Bincike ya nuna cewa ana tafka mugun barna a Kasar musamman matasa
- Auren dandano zai bada dama a rage fasikanci kafin ayi aure a Kasar
Mun samu labari daga Jaridar Daily Mail cewa ana kokarin kawo karshen kwanciya da maza kafin ayi aure a Kasar Iran.
Gwamnatin Kasar Iran za ta halatta auren dandano domin a rage barna a Kasar domin kuwa bincike ya nuna kashi 80% na 'Yan matan kasar kan kwanta da wani kafin su yi aure. Kusan daya cikin biyar kuma na wannan kason kan bi 'Yan uwan su ne mata.
Auren dandano kan bada dama mutum ya sadu da wata na dan lokacin kafin a rabu. Wannan zai yi maganin zinace-zinacen da ake tafkawa a Kasar. Gidan labarai na Fox News yace tun yara mata su na kanana ake fara kwanciya da su. Mafi yawan mutanen kasar dai yara ne matasa.
Featured
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com
Gwamnatin Iran za ta halatta auren dandano domin rage barna
adsssssssssssssssssssssssssssss
Copy the link below and Share with your Friends:
About Abtech Bloghausafinest.com.ng Babban Shafi ne domin Hausawa Don samun Labarai, Wasanni da Kuma Wasan Labarai da Duk abinda ya kamata ga mu da Sauransu.
By Ervv on August 30, 2017
Category:
News
Subscribe to:
Post Comments (Atom)


No comments
Post a Comment