Featured

Own A Blog Like This
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com

LABARAI DA DUMI DUMINSU

Bayanai da dumi-duminsu na ce wa an ceto turawan Jamus
din nan guda biyu da aka yi garkuwa da su a yankin Kagarko
da ke jihar Kaduna.
A ranar Laraba ne dai rundunar 'yan sandan jihar ta
tabbatar da yin garkuwa da Farfesa Peter Breunig da
Johannes Buringer wadanda suka kwashe fiye da shekara
goma suna nazari kan kayan tarihin al'ummar NOK da ke
yankin.
Su dai mutanen biyu masu nazari ne kan tarihi na
abubuwan da ke binne a karkashin kasa.

No comments

Post a Comment