Bayanai da dumi-duminsu na ce wa an ceto turawan Jamus
din nan guda biyu da aka yi garkuwa da su a yankin Kagarko
da ke jihar Kaduna.
A ranar Laraba ne dai rundunar 'yan sandan jihar ta
tabbatar da yin garkuwa da Farfesa Peter Breunig da
Johannes Buringer wadanda suka kwashe fiye da shekara
goma suna nazari kan kayan tarihin al'ummar NOK da ke
yankin.
Su dai mutanen biyu masu nazari ne kan tarihi na
abubuwan da ke binne a karkashin kasa.
Featured
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com
LABARAI DA DUMI DUMINSU
adsssssssssssssssssssssssssssss
Copy the link below and Share with your Friends:
About Abtech Blog
hausafinest.com.ng Babban Shafi ne domin Hausawa Don samun Labarai, Wasanni da Kuma Wasan Labarai da Duk abinda ya kamata ga mu da Sauransu.
hausafinest.com.ng Babban Shafi ne domin Hausawa Don samun Labarai, Wasanni da Kuma Wasan Labarai da Duk abinda ya kamata ga mu da Sauransu.
By Ervv on February 26, 2017
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments
Post a Comment