Featured

Own A Blog Like This
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com

HAUSA NOBLES

1.GANGAR JIKINSA NA AURA P1 ⃣Wata kwarababbiyar
mota kirar
bus mai kararfatattakekkiyar salansa ce ta
tsaya a bakin get dinmakarantar 'yan mata ta
gwamnatin tarayya dakegarin Kazaure, wato
F.G.G.C. Kazaure. Tana tsayawakondastan
motar ya ja kofar ya bude "Barararaa"saboda
kwankwatsewar da kofar motar ta yi
sakamakon cin ruwa da gafje-gafje da tsabar
tsufa.Wani dattijo mai kimanin shekaru
saba'in da doriyane ya fito, da wata *yar
yarinya tana biye dashiwacce shekarunta
basu wuce shekaru goma shadaya ba, Bayan
sun furfito kondastan motar yazagaya baya
wato but ya dauko wata katuwar akwatin
karfe irin ta *yan makarantar wacce akadafka
sunan mai akwatin garza-garza da fenti
bakiHANNE HABU IMAMU. Ya ajiye gefe ya sake
janyowata karamar katifa wacce take daure
ya doraakan akwatin, sannan ya dauko wani
bokitin karfesabo dal yana sheki shima an
fenteshi da sunan mai bokitin wato HANNE
HABU IMAMU. Daga karsheya mayar da kofar
but din ya rufe ya juyo ya kallidattijon wato
Malam Habu ya ce "Baba baka fa cikamana
kudin motarmu bafa, gashi har kun
sauka"Malam Habu ya sake marairaicewa ya
ce "Dana daAllah fa nake hadaka kuyi hakuri
kudin da yayi saura a aljihuna ko gida bazai
mayar dani ba, sai nanemi ciko kayi hakuri
dan Allah, dan haka nemanace ta zauna a
maleji yanzu baza ka tausayawatsoho ba,
karbi arba'in din?" Kondasta ya sakefusata ya
ce "Dalla Baba kana bata mana lokaci
gafasinjoji har sun fara tsaki sun kagu suma
a kaisu inda zasu. Ka zauna kana mana
magiya tun dazumuma fa ba'a bati muke
shan man motar da mukejigilar nan bafa, da
kasan kudin motar taka bai cikaba me yasa
ka hau? Har zaka ce wai yarinyar amaleji ta
zauna, maleji ba cikin mota bane? Bakasan
har a sittin muke daukar na maleji ba daga
inda muka dauko ku zuwa nan nayi maka
ragi nace kakawo hamsin dinma gashi kaki
biya sai wataarba'in ka bani, kai wallahi Baba
saika ciko managomarmu kaji ko? Direban
motar dake zaune awajen tuki wanda yake
jin duk abinda suke yi, saiyanzu ya waigo
inda suke yayi magana ya ce "K.b wai yane?
K.b ya ce "Har yanzu wannan tsohon baidaina
magiya ba wai shi ayi masa ragin goma
kudinyarinyar nan data zauna a maleji,
Hamsin nace yabiya, ya wani bani arba'in.
Kuma ma dan raininhankali harda cewa
kudin aljihunsa bazai mayardashi gida ba,
wato yana da kudin, cikawa ne bazai yi ba.din
aljihunsa bazai mayar dashi gida ba,
watoyana da kudin, cikawa ne bazai yi ba.
Malam Habuya danji dadi ganin direban yayi
magana ko zaice abar masa amma sai yaji
kalamansa sabanintunaninsa gara ma abinda
kondastan ya fada masa,cewa yayi in har
bazai biya ta dadin rai ba to zasu farka
aljihunsa su dauki gomarsu, Malam Habu
yarike baki don mamakin irin wannan
rashinmutunci, can ya nisa ya ce "Allah Ya
kyauta, bari nabaku kudinku abin duk bai kai
ga haka ba, yasahannu a alhihunsa na dama
ya dauko watacukurkudaddiyar naira biyar ya
sake saka hannu a aljihunsa na bangaren
hagu ya dauko gudar nairaashirin da
kwandaloli guda biyar, ya hadakwandalolin
nan guda biyar da cukurkudaddiyarnaira
biyar din nan ya mikawa kondosta ya
ce"Gashi dana Allah Ya kiyaye. Ba kunya ba
tausayintsohon nan yasa hannu ya karbe
yana gunani "Daman kana dashi ka tsaya
kana bata mana lokaciduk fasinjoji sun kagu,
direba ya juyo ya ce "YayaK.b ya baka, sun
cika? K.b ya ce "Eh sun cika jamuje

No comments

Post a Comment