Featured

Own A Blog Like This
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com

*** *BARIKI IYAWA PART 7* ***


*** *BARIKI IYAWA PART 7* ***
.
Lalle Sa'a, yarsu tana daga cikin wayan da suka zo Duniya
cikin Sa'a,, fatan shi Allah ya cigaba da kare mishi
Sa'adatun shi..Lalle kam taci sunan masu sunan nata
"SA'ADATU SA'AR MATA..(na Damary en Feenat)..
Washegari gidan su Ummi aka fara sauka,, dan tunda ta sa
rai da mota tai joining class inda ake training, cikin 4 days
kwa ta Iya mota,,da mamakin ta data shiga taji tana zugar
ta..." Wayyo dadi..da gudu ta shiga gidan su Ummi, ba ko
sallama "Qawata...Ummi.,woo fito kisha kallo..ta fito daga
kitchen da mamakin sammakon Sa'a yau,,,dan sai 9 suke
da lectures,,suka ci karo" Sa'a,. Lfy?maman Ummin ma ta
fito,,jin sun wani kwalla musu ihu a cikin gida.."Lfyn Ku
kuwa yaran?ina ai har sunyi waje,.ta girgiza kai "Allah ka
shiryi Sa'a da Ummi,.. Tai kitchen dan duba abinda Ummin
ta bari a wuta..da karadi suka shigo gidan"kai shegiyar
gari.
.
kin Faso mu da yawa,yau dole mu tada kura a schl.. "Duk
dan uban da bai tayamu celebration ba bamu bashi,..suka
kyalkyala dariya., mama ta fito,," zanga ranar da zakuyi
hankali yaran nan.. Suka kallo ta,kan ta gaida ta, tace"oh
Wai murnar ta meye wannan? Da sauri Ummi tace"Mama
mota fa mukai?wanda zai aure ta senator nan ne ya siya
mata..da sauri Sa'a ta kallo ta, sai ta kanne mata ido, "tace
mama karya take wlh,,ni saboda Allah ya ban dan na mishi
campaign din partn su..ta kallo Ummi, " kullum sai na ce
miki ban son karya,,ta kalli mama"mama nasan kin yarda
dani tamkar wacce ta Haifa ko? Maman ta kada kai, ta kallo
Ummi tare da Harar ta"ni zuba mana abinci in kin gama,,ta
kalli mama tare da mata murmushi.. Sukai kitchen. Tuni
karya ta karu wajen Sa'a,, ansa bikin fadeela itama,,tuni
suka hau shirye shiryen biki,.za'a ai nata kan nasu Ummi,,
Ranar ta fito a gida, tabi layin su Aminu a kafa sukaci karo
dashi,,da abokin shi,, tuni ta hade rai, Shima yana ganin ta
ya hade rai yaja ya tsaya,,tai mai wani kallo kan ta dawo
kan Aminu, "angon mu,,ya akai? Yai murmushi bayan ya
kare musu kallo duka,," lfy lau,, yau ina motar na ganki a
kasa?ta yatsine fuska,, tana chan gidan da ake ajiye ta,, Da
sauri Hafeez ya kallo su,ta maka mishi harara tare da
kawar da kai.. Duk yana kallon su Aminu.. Hafeez yai dan
tsaki,,"malam kazo mu wuce ni,,ta tabe baki "ai ni ban
tsayar da wani ba anan., ta murguda baki ba tare da ta
kalle shi ba,,ya kalli layin yaga ba jama'a kan ya dawo
kanta" dallah rufen baki a wajen,,ke har kin kai ki tsayar ni
da?.tuni ta kankance ido ta nuno shi da hannu "kar ka kara
ce min dallah chan..ya zaburo kamar mai jira," ance dallah
din,,mey zakiyi?ta matso itama"kaima Dallah chan
toh,,Aminu mai zai inba dariya ba,,Bai san mey yasa jinin su
bai hadu da juna ba,tun haduwar su ta farko,,kuma yasan
duk din su ba masu son fada da jama'a bane.
.
"sarkin yan tusa kai a mutum, ban damu da kai ba ka bi ka
damu dani,yai murmushi "ke a fada miki tusa kai,, macen
da tsabar rashin kamun kanta ba wanda bai Santa ba,,da
sauri ta kallo shi,zata tanka Aminu ya shiga tsakanin su,,"
Wai Ku hala kuna ganin hanjin juna koh??taja baya,, "kaci
Sa'a wlh yau Dana fada maka wacce har ka mutu bazaka
manta ni ba.. Taja tsaki tare da daga wa Aminu yatsun ta ta
wuce,,tuni ya cije lebe tare da rintse ido,, ya bala'in tsanar
tsaki,,kan ya bude ido har tai nisa,," amma ya kamata
kasan ba abu mey kyau kuke ba,,ache kullum kuka hadu sai
kun bar abun fadi?kwanaki naji mey ya faru a super market
ai a wajen Ummi,,na rasa mey ke damun ka kwana 2
nan..ya kallo shi,shi kanshi bazai ce mey ke samun shi ba,,
shida maganar bakin shi ma gagarar shi take,,amma ya
rasa indai suka hadu da Sa'a in basui ba baya ma jin dadi..
Haka akai bikin fadeela sukuku da ita,, idan ta tuno
kalaman Hafeez,, ta tsani a sha da ita a rayuwa, gashi bata
rama ba yazo abu na damun ta.. Sun samu hutun
makaranta a dai dai lokaci,dan yau suka fara shirin
biki,ranar Aminu yazo Yace suzo suje rakasu zabar kayan
taron,ta tambayo mama suka fito,,da ganin Hafeez tace ta
fasa zuwa,,Ummi ta kallo Aminu,, da sauri ya fito,,"kar ki
mana haka Sa'a pls,,kin

No comments

Post a Comment