Featured

Own A Blog Like This
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com

*** *BARIKI IYAWA PART 5* ***


*** *BARIKI IYAWA PART 5* ***
.
Sai bayan la'asar Alhaji ya koma gida,,yasan da zuwan
Matan shi zuwa gidan su BARIKI a bakin Bala driver,, sai dai
da mamakin shi da ya shigo gidan An hadu da yara ana
kallon Namamajo ana ta cin dariya,,kowacce taci Ado,tunda
yake,abinda bai taba gani ba kenan a gidan shi anyi,,Wai a
hadu,uwar gida da ya'yan ta da amarya da Ya'yan ta a waje
daya..tab lalle ya fara ganin sauyi,,dan Babban burin shi
dama Matan su hada kai, ya samu ya'yan shi ma su
hada,,amma ina,ya kasa tsawan shekara 6,.sai gashi a
abinda baifi kwana 3 ba BARIKI ta fara saita gidan shi,,toh
ita kwa mey ta fada musu haka?da wani harshe tai musu
magana wanda shi baiyi ba?? Ya kada kai yai sallama,, da
fara'a suka amsa yaran suka taho da gudu mishi sannu da
zuwa,tare da karbar kayan hannun shi suka ajiye gaban
iyayen,,.Matan suma suka mai,ya amsa da kyar,,dan dole
ya ga sauyawar su koba yau ba,,yai daki,,amarya ta kallo
Hajiyan,, "mu bishi muji.. Suka ran kaya daki,,yana kokarin
cire babbar Riga suka karaso,.karba sukai dukan su suna
cire mishi,,ya tsaya baki sake yana kallon su,, Uwar gida tai
murmushi," Alhaji muna fa sannu da zuwa,.ya kalle su tukun
ya tabe baki,, "Ku Wai nan campaign kuke ne komai?suka
kalli juna" name Alhj? Yai murmushi "na karna auri Sa'a,,
zasui magana ya tsayar su,, " Ba abunda zai hanani auren
Sa'a in fada muku,.gobe ma za'a kai kayan tambaya.. Da
dariya suka fashe mishi,harda tafawa., tuni ya fara
muzurai,, kadde fa sunyi wa yarinyar mutane wani abu??
suka kallo shi, "Na BARIKI manya,,inji amarya,kai kace
mana tusa mata kanka kake bamu Sani ba? Ashe ma ba
son ka ake ba.. Ya bata rai" inji wa?suka hada baki"BARIKI..
Yai murmushi,,"eh a haka zan aure ta,, indai zata bani farin
ciki a gida na,, ya wuce bandaki ya barsu tsaye,,zama sukai
jiran ya fito.."aha Wai Baku tafi bane?? Suka kalle shi,, uwar
gida tai gyaran murya.. "Alhaji,, ya kallo ta" eheem,.ta gyara
zama"wlh ko ba aure mun gyara zaman mu,, kuma koda
aure baza mu saba ba,,kai hakuri, munsan mun bata ma a
baya,, amma wlh gaba bazai kara faruwa ba,,kallon ta
kawai yake ya harde hannu,,tunda suke.basu taba sanar shi
haka ba,,. Amarya ce ta katse shi,. "Nifa dan Allah nayi,,wlh
kama daina cewa dan zaka auro wata BARIKI.. Ehe,.inma
ka auro ta in baka Sani ba Toh yanxu ka Sani,.uwar gida sai
daga mata hannu take halamar tai shiru,amma ina,dan fa
ita yar gaba gaba ce,, tace" in baka Sani ba ka Sani"MATA
UKU.. GOBARA(Na Mrs Jabo)Ce,,ehe,,gwara ma kai
Hudu,.atoh,. yace "kun gama??uwar gida ta kada kai,"toh
koh aman Wuta ne saina auro Sa'a., tashi tai" Hajiya mu
tafi,,kai kuma Allah ya taimake ka..yace"Amin,, Suna fita
uwar gida tace"Amma kin kwafsa mana fa,,tai kicin
kicin.."Hajiya yi hakuri, wlh haushi ya bani,, kamar muna
ziga shi.. Yana jiyo su ta daki,,.. Da dare ya samu BARIKI..
Sai murna yake,yau kam ta biya shi,,yaga abinda bai taba
gani ba a gidan shi,,tai murmushi,"toh Allah yasa sun gyara
kenan,.yace"Amin,. Amma Sa'a, nifa da gaske nake son ki
fa,, wlh jiya da tunanin ki nai bacci..ta kalle shi tare da yin
fari da ido.."Aiya Alhaji,, ina da tsayayye, sai dai baya kasar
nan,PHDn shi in ya dawo muna da alkawarin aure..yai
murmushi "anya Sa'a? Ya kada kai" Any way,, yanxu dai
bamu tsadan ce ba..nawa kike ga zan baki?ta rausayar da
ido,, "Alhaji masu gari,,Ashe ana cini ki kuma daku?yai
murmushi, itama tai,..su BARIKI anso yaudara,,, tace" Ai
zamanin siyasar yanxu da abunda ke hannun Ku manya
ake kyauta ba cini ki ba.. Yanxu muna da kamar Ku a
centern nan amma Bariki bata ko motar hawa..bare na
samu ta raly..ta kanne mai ido 1..tuni ya hau washe baki,,
lalle BARIKI,harda ke a yan campaign din namu Ashe??tace
"kai,sosai, ai partn mu daya..tuni ta hau tsara shi tana kara
kwadaita mishi kujerar da yake nema ta senator.. Dan dadi
bai San ya mata alkawarin mota ba indai ya hau mulki..
Kamar gaske ta kallo shi da mamaki baki sake.." Alhj daga
wasa??yai murmushi.."karki damu.,ai irin ku muke
nema,,bare gaki da mutane,.indai kuka mana campaign yan
partn mu suk

No comments

Post a Comment