Featured

Own A Blog Like This
For Questions, Inquiries, Click Here
Page | Group - Follow us - Call us - Hire Us - usamaumarusman1@gmail.com

*** *BARIKI IYAWA PART 4* ***


*** *BARIKI IYAWA PART 4* ***
.
Bai dawo ba sai kusan Tara na dare,tuni suka kara kulewa,,
yana shiga ya gansu zaune a kujera 1 suna ta huci,,ba
wanda yai wa magana yai dakin shi,,da sauri suka tsayar
shi, Wai Alhj mai kake nufi?yaci mur, "danayi mey? "Kazo ka
wuce ba ko magana, yace" ita sallamar ba magana bace?ko
kun amsa?sukai shiru,yace"Ku bani waje..amaryar ta kara
tare kofa"ai wlh sai ka fada mana wace Sa'a a gun ka da
har ta fara shiga lamarin dangin ku,,yai mata wani kallo,,
"Sa'a kuke son Sani? Ta kada kai tare da Rike kugu,,yai
murmushi" itace wacce tasan na Gaji a barni na huta,,ita ke
maraba daku a matsayin kishiyoyin ta da zata samu,,Sa'a,
ta wuce tunanin ki a waje na,,ta tabe baki,, "wannan kai
kasani, abu daya muka Sani, mudin Zaka auro wannan yar
BARIKIN, toh fa tafiya zamuyi,, koh Hajiya? Ita dai uwar
gida tsabar takaici ta kasa cewa komai,,yai murmushi, "
zaku Iya yin komai, amma Sa'a kamar ta shigo ta
gama,,Hajiyan ta tare shi"Alhj bafa zan zauna da Wannan
kilakin ba wlh,,saboda tsabar wulakanci, Wai ita zaka fifita
akan mu tun yanxu? Ya harde hannu"da akai mey?tai mai
banza,,ya gyada kai kan yai daki,,amarya ta kallo uwar
gida,,"Hajiya. Gidan su kawai zamu mu kaddamar mata,, ki
duba tun yanxu mun zama bola?ta kada kai, "Allah ya
kaimu,,. Washegari yana fita suna fita,direct gidan su Sa'a
sukace driver ya kaisu,.zai musu suka hayaiyako mai,, tuni
jiki na bari ya kaisu,,Suka karewa gidan kallo,nanne Wai
gidan su ma,,ciki sukai,lokacin tana brush a gindin famfo,,
da doguwar Riga ta bacci mai silik,da Maman ta suka fara
cin karo,,da mamaki take kallon su, ganin ko sallama sun
shigo gidan,,amaryar ce mai karfin halin tambayar "BARIKI
fa??ta kuskure baki ta juyo rai hade,, suna hada ido suka ga
ta bala'in yi musu kwarjini,,a jinin ta yake,,mudin kaso mata
wulakanci indai kuka hada ido, toh sai dai ita ta sauke
maka,Allah yai mata baiwar Kwarjini... da niyar nadar ta
suka zo ko su ci mutuncin ta,,suka sau baki kallon ta,, mace
kira kamar ita tai kanta?ji uban gashi da fagon wani guri?
hmm lalle kam Sa'a ta wuce tunanin su,,tuni ta wayan ce
wa tayi,tuni ta sau fuska lokacin da ta gane ko su waye
su,,ta ajiye cup din tana kade brush tare da daukar mouth
wash din,," Sannun Ku da zuwa Aunty,..Hajiyan ta kalli
amarya, amarya ta kalli Hajiya.. Hee hee... BARIKI Ake fada
muku,,IYAWA,, ta kallo mama,."ina taburmar nan?baki sake
ta nuna mata kitchen,, ta tafi tana girgiza jiki,da kallo suma
suka bita..ta dakko ta shimfida musu,,ta kallo su da
murmushi,, "ya Ku zauna man,,tamkar wasu masu bin
umarnin ta suka dawo,, ta koma daki ta sako hijab,.ta
zauna," ina kwanan Ku Aunty?a ciki suka amsa,badan sun
so ba,,Ta kallo Maman nata,"mama, baki nane fa,,Matan
Alhj Muktar mai naci Dana ke baki lbr...Ba suba,hatta
maman tata baki sake take kalle ta da sauri,, sukwa tuni
suka gyara zama tare da sakar fuska,, tana ganin haka ta
kada kai da murmushin mugun ta,, a ranta tana "woo ni
BARIKI.
.
Sai lokacin suka gaida Maman,.da mamakin su itama ta
amsa,,ikon Allah, da ganin Matan da rashin mutunci suka
zo gidan,,amma dubi Sa'a cikin seconds da bai wuce 3 ba
har ta shasu,,kai,al'amarin yarinyar nan ita kanta tsoro yake
bata,,Hausa sunce Wai Barewa bata gudu danta yai
rarrafe,,toh gaskiya a kanta ta Musa,,dan ta ko'ina halin ta
bai kama da na Sa'a ba,,da de fadeela ce,,sai dai in ta tuno
ance kowacce mace da irin tata kissar a ake haifar ta,,. Kai
ta kada musu,,ta kallo Maman,,tai mata halamar ta dan
basu waje,,ta gyada kai, "ni zan fita ma,zan leka gidan
gaisuwar nan da baban Ku yaje dazun,, ta kada" sai kin
dawo,, ganan abincin ki a flaks,fadeela tayi makaranta.
.
Ta dawo gun su,"sai anjiman Ku, Ku gaida gida,,suka washe
baki,"a dawo lfy,,Kanta fita Sa'a ta tashi ta dakko musu
drinks a fridge din tsakar gidan,,da cups, ta zauna,,"Bissmil
lahn Ku fa,.suka kalle ta., "anya kuwa,sanyi da safe,tai
murmushi,"toh ya akai? nasan da magana a bakin Ku,,
sukai shiru,,tai murmushi,,zama ta gyara kamar mai
Tahiya,ta dafa kafafun su,," am Aunty,, bari

No comments

Post a Comment